Taba Ka Lashe: 13.09.2017
September 17, 2017Talla
A birnin Damagaram na Jamhuriyar Niger matasa daga kasashen Afrika dabam-dabam sun gudanar da wasan al’adu na matasa da ake kira SUKABE. An dai kwashe tsawon kwanaki shida, inda matasan suka canja ra’ayoyi tsakanin junarsu a fuskar al’adu daga na wannan kasa zuwa wacan.