1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taba Ka Lashe: 25.01.2017

Mohammad Nasiru Awal
January 27, 2017

Shirin hadin guiwa hadin guiwa tsakanin mahukunta da al'ummar Musulmi a birnin Bordeaux na kasar Faransa don sauya tunanin masu tsattsauran ra'ayin addini.

https://p.dw.com/p/2WWr0

Kasar Faransa ke kan gaba a jerin kasashen yammacin duniya da a yawan 'yan kasa da suka shiga yakin Jihadi a ketare, to amma tana tafiyar hawainiya wajen kirkiro da wani shiri mai nagarta na yaki da tsattsauran ra'ayin addini. Sai dai hakan ya fara canjawa, inda yanzu haka a birnin Bordeaux na kasar ta Faransa aka fara wani hadin guiwa tsakanin mahukuntan birnin da al'ummar Musulmi don kawo sauyi.