1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Takaddama tsakanin Amirka da Falasdinu

Abdourahamane Hassane
December 22, 2017

Shugaba Mahamud Abbas na Falasdinu ya yi gargadin cewar ba za su taba amincewa ba da duk wani shirin zaman lafiya da Amirka ta tsara ba.

https://p.dw.com/p/2ppr4
Mahamud Abbas shugaban Falasdinu
Mahamud Abbas shugaban FalasdinuHoto: Getty Images/AFP/F. Mori

Mahmud Abbas wanda ya bayyana haka a birnin Paris bayan ya gana da shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron. Ya ce Amirka ta zubar da kimarta a idon duniya a game da irin yadda ta yi barazana ga wasu kasashen duniya a game da kudirin MDD da ya yi watsi da kudirin Amirka a kan birnin Kudus.