Takaddama tsakanin Amirka da Falasdinu
December 22, 2017Talla
Mahmud Abbas wanda ya bayyana haka a birnin Paris bayan ya gana da shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron. Ya ce Amirka ta zubar da kimarta a idon duniya a game da irin yadda ta yi barazana ga wasu kasashen duniya a game da kudirin MDD da ya yi watsi da kudirin Amirka a kan birnin Kudus.