1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Togo: 'Yan adawa na matsa kaimi

Salissou Boukari AH
October 4, 2017

'Yan adawar kasar Togo sun sake kira ga magoya bayansu ga yin wata sabuwar zanga-zanga don tilasta wa gwamnatin yin sauye-sauye a kan kundin tsarin mulki domin hana shugaba Faure Gnassingbe yin tazarce.

https://p.dw.com/p/2lCP6