1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

wasu yan bindiga a Japan sun jikkata wani basarake a kasar

April 17, 2007
https://p.dw.com/p/BuNX

Wasu ‚yan bindiga sun jiwa magajin garin Nagasaki dake kasar Japan raunuka, a lokacin da suka kai masa hari, a yayin da yake gudanar da yakin neman zabe, kusa da wata tashar jiragen kasa. Magajin garin mai shekaru 61 da haifuwa, Mai suna Itno Ito, na neman sake darewa kujerar shugabancin jahar, karo na hudu a lokacin da abin ya same shi. Majiyan ‚yan sanda dai tace babu wani takamaimiyar labari akan sanadiyar harin ba.