SiyasaYake-yake sun haifar da karuwar 'yan gudun hijiraTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMouhamadou Awal Balarabe06/20/2017June 20, 2017 Majalisar Dinkin Duniya ta fidda rahoto kan halin da 'yan gudun hijira ke ciki a duniya inda ta bayyana cewar sun karu idan aka kwantanta da shekarar da ta gabata sakamakon yake-yaken da ake fama da su.https://p.dw.com/p/2f0yrTalla