1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

'Yan Afirka ta Kudu na neman Zuma ya sauka

Zainab Mohammed Abubakar
April 7, 2017

Dubban masu zanga-zangar lumana sun yi jerin gwano a manyan biranen kasar Afirka ta Kudu domin kira ga shugaba Jacob Zuma da ya yi murabus bayan da bashin da ake bin kasar ya tsananta.

https://p.dw.com/p/2atUA