1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yarjejeniya tsakanin manoma da makiyaya

November 3, 2016

A jamhuriyar Nijar, ana ci gaba da nemo hanyoyin da zai takaita wutar rikici tsakanin manoma da makiyaya da ke ci gaba haddasa asarar dukiyoyin al'umma da dama.

https://p.dw.com/p/2S5rK
Niger Normaden Fulani Scharfherde bei Gadabeji
Hoto: AP

Masana tarihi na bukatar a waiwayi tsohuwar yarjejeniya da dokoki na shekarun baya da ya tanadi al'amuran da suka shafi manoma da makiyaya da zai warware takaddama da ke ci gaba da haddasa rigingimu a kasashen Najreriya da Nijar.