1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zakaran gasar gwanin kwallo na DW a Nijar

March 13, 2017

Mika kyauta ga matashin da ya lashe gasar kwallo na DW a jamhuriyar Nijar.

https://p.dw.com/p/2Z70r
Niger Bundesliga Winner
Hoto: DW/I.Mamane

Mahamane Mounkaila Mato da ya samu nasarar gasar gwanin kwallo na DW, wacce sashen wasanni na DW kan tsara ya karbi kyautarsa ta rigar 'yan wasa (Jersey) ta Bayern Munich daga DW.

Isoufou Mamane wakilin Sashen Hausa na DW wanda ke sanye da riga ruwan madara da jar dara, shi ne ya mika wa Mahamane Mounkaila Mato kyautar a ranar Lahadi 12.03.2017, a birnin Tahoua na Jamhuriyar Nijar.