1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ƙungiyar IS ta amince da Boko Haram

Abdourahamane HassaneMarch 13, 2015

Jagoran Ƙungiyar IS Abu Bakr al Baghdadi ya ce ya amince da tayin Boko Haram na miƙa wuya.

https://p.dw.com/p/1Eq96
Irak Tikrit Offensive gegen IS
Hoto: Reuters/T. Al-Sudani

Wani kakkakin jagoran na ƙungiyar ta IS shi ne ya bayyana wannan sanarwa a cikin wani sabon bidiyio da ƙungiyar ta fitar.

Wanda a cikin ƙuniyar ta yi lalle marhabin da wannan shela ta miƙa wuya da Ƙungiyar ta Boko Haram ta yi tare kuma da yin barzana ga Yahudawa da Kirista.