1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kasashen biyu za su yi aiki tare kan yakar Is.

Kamaluddeen SaniOctober 25, 2015

Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta bayyana cewar Sergei Lavrov da sakataren harkokin wajen Amirka Jonh Kerry sun tattauna ta wayar tarho kan makomar siyasar kasar Syriya

https://p.dw.com/p/1Gu2W
USA UN PK Lawrow / Kerry Treffen Nahost-Quartett in New York
Hoto: picture-alliance/Zuma Press/Xinhua/Y. Bogu

Ma'aikatar harkokin wajen Rashan ta kara da cewar Sergei Lavrov da John Kerry sun tattauna akan batun warware rikicin kasar gami da makomar siyasar kasar ta sanya hukumomin Syriyan gami da wasu masu kishin kasar dake samun tallafin al'ummo min kasa da kasa kan batun tattaunawar.

A kwai alamun da ke nuni da cewar yanzu haka kasashen biyu za su iya yin aiki tare don yakar kungiyar Is dake da alaka da kungiyar Boko Haram.