1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An kama wani ɗan Ƙungiyar IS a Moroko

Abdourahamane HassaneJanuary 18, 2016

Hukumomin tsaro a Moroko sun ba da sanarwar cewar sun cafke wani ɗan ƙasar Beljiam wanda ke da hannu a hare-haren Faransa.

https://p.dw.com/p/1Hfei
IS Kämpfer Videostill
Hoto: picture-alliance/AP Photo

Mutumin wanda aka kama a garin Al Mohammadiya kusa a gidan mahaifiyrasa .
Bincike jami'an tsaro ya nuna cewar ya je Siriya tare da ɗaya daga cikin 'yan ƙunar baƙin waken na Paris inda ya samu horo daga Ƙungiyar Al-Nosra kafin daga baya ya shiga Ƙungiyar IS. Hukumomin tsaron na Moroko sun daɗe suna gudanar da bincike a kan mutumin wanda yake yawan zuwa ƙasar kai a kai.Mutane kusan 130 suka mutu a hare-haren na Paris waɗanda aka kai a ckin watan Nuwamba da ya gabata