1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

APC ta yi wa PDP fintinkau

Usman Shehu UsmanMarch 31, 2015

A dai dai lokacin ake ci-gaba da jiran sauran sakamakon zaben Najeriya, jam'iyar adawa na kan gaba, mai mulki ta na bi a baya, bisa sakakamkon kashi 75 cikin da aka sanar

https://p.dw.com/p/1Decy
Nigeria Oppositionspartei APC
Hoto: DW/K. Gänsler

Bisa wannan sakamakon daga 18 dai, Janar Muhammdu Buhari na APC ke da kashi 11.5 yayinda shugaba Goodluck Jonathan ke da kashi 9.5 cikin dari, bisa sakamakon da hukuma ta bayar. A yanzu dai hukumar zaben kasar ta sanar da sakamakon jihohi 18, yayinda nan gaba kadan za'a ci-gaba da bayyana sakamakon sauran a hukumance. Kamar yadda shugaban hukumar zabe ta INEC Farfesa Attahiru Jega ya sanar