1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Boko Haram ta sa mutane kaura daga Borno

February 7, 2019

Hukumar kula da masu kaura ta Majalisar Dinkin Duniya ta nuna cewa 'yan Boko Haram sun sake karbe iko da wasu garuruwa a Arewa maso gabashin Najeriya, lamarin da ya sa mutane sama da budu 60 kaurace wa matsugunansu.

https://p.dw.com/p/3Cuh9