1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rayuwar babu sauki duk da korar 'yan Boko Haram

Adrian Kriesch ATB
August 31, 2017

Cikin damuwa na ruwan sama kamar da bakin kwarya da sauro mai haddasa cuta, mazauna garin Rann ke fadi tashin rayuwa, duk da cewa sojojin Najeriya sun fatattaki 'yan Boko Haram. 'Yan bindigar sun lalata makarantu da turakun layukan waya. Hatta a asibiti rayuwa ta yi kunci.

https://p.dw.com/p/2j9On