1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Firaministan kasar Ethiopiya ya yi marabus

Zulaiha Abubakar
February 15, 2018

Hailemariam Desalegn ya mika takardar barin aiki bayan da masu kin jinin gwamnatin kasar suka shafe watanni suna gudanar da zanga- zanga.

https://p.dw.com/p/2skMI
Äthiopien kündigt Freilassung politischer Gefangenen an | Hailemariam Desalegn
Desalegn
Hoto: Getty Images/AFP/A. Shazl

Sanarwar ta kara da cewar firaministan ya bayyana cewar daga cikin dalilansa na murabus akwai irin rigingimun kasar da ya yi bakin kokari wajen magancewa amma al'amarin ya ci tura, a don haka ya yanke sharawar sauka daga mulkin kasar don ya zama daga cikin masu nema wa  kasar mafita. A kwanakin baya ne dai gwamnatin kasar ta sako daruruwan irsinonin siyasar kasar da su ka jima a garkame a gidajen yarin.