1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zabe har da masu bukata ta musamman

Nasir Salisu Zango
March 9, 2019

A jihar Kano da ke yanklin Arewa maso Yammacin Najeriya jama'a da dama sun fita zaben gwamna sai dai masu bukata ta musamman sun koka a yayin zaben saboda rashin ba su kulawar da ta dace.

https://p.dw.com/p/3Eiam