Gaskiya na kara bayyana kan irin mugun ta'adin Boko Haram a Najeriya.
Yusuf BalaJanuary 15, 2015
Bayyanar hotunan tauraron dan Adam daga kungiyar Amnesty International ya fito da yadda kungiyar ta maida garin Baga kusan tarihi bayan ragargaza sama da gidaje 3700.
https://p.dw.com/p/1EKsQ
Talla
Da fari dai gwamnatin Najeriyar ta bayyana cewa mutane 150 ne suka rasu a harin na Baga amma yanzu ta bayyana dubbai ne suka rasu