Hankulan 'yan Najeriya sun karkata ga babban taron kasa
March 20, 2014Talla
Wannan taron kasar dai ya janyo cece -kuce sosai, amma kuma duk wannan bai hana shugaba Goodluck Jonathan na Najeriyar kaddamar da taron ranar litini 17 ga watan Maris ba.
Mun yi muku tanadin rahotannin da muka yi dangane da wannan batu daga kasa.