1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An shawarci kasashen Sudan game da yankin Abyei

Zulaiha Abubakar
February 10, 2019

Jirgin sama mai saukar ungulu ya rikito a harabar Majalisar Dinkin Duniya da ke yankin Abyei tsakanin kasashen Sudan da Sudan ta Kudu lamarin da ya yi sanadiyyar rasa rayukan wasu daga cikin fasinjojin jirgin .

https://p.dw.com/p/3D5Ej
Screenshot | Facebook Post United Nations Interim Security Force for Abyei
Hoto: UNISFA

Majalisar Dinkin Duniya na gudanar da bincike game da musabbabin hatsarin jirgin dauke da fasinjojin kasar Habasha a yankin da ake rikici  tun bayan da Sudan ta Kudu ta samu yanci a shekara ta 2011, hukumar tsaro ta Majalisar Dinkin Duniya ta jima da tsoratar da yadda matsalolin tsaro ke barazana ga zaman lafiya bayan jan hankalin kasashen biyu su waraware danbarwar da ke tsakaninsu game da wannan yanki.