1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kalubalen raya yankin Tafkin Chadi

Yusuf Bala Nayaya
January 12, 2017

Bayan ikirari na kwace dajin Sambisa daga mayakan Boko Haram, yanzu kallo ya koma ga makomar yankin na Arewa maso Gabashin Najeriya da ma yankin Tafkin Chadi baki daya.

https://p.dw.com/p/2Vhbo
Nigeria Unruhen und Landwirtschaft
Hoto: AFP/Getty Images