1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kalubalen tsaro da ke a gaban Buhari

Abdourahamane Hassane
March 15, 2018

A ziyar da ya kai a yankunan da ke fama da tashe-tashen hankula shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi furcin cewar zai kara tabbbatar da tsaro da kuma zaman lafiya.

https://p.dw.com/p/2uNTO
Muhammadu Buhari
Hoto: DW/I. U. Jaalo

Shugaban Najeriya Muhammad Buhari bayan ya gana da sarakuna da malaman addinai dama sauran dattawa a jihar Yobe. Ya ce zai bin hanyoyin tattaunawa domin ceto 'yan mata 'yan makaranta na Dapchi da kungiyar Boko Haram ta sace da ma sauran 'yan matan da kungiyar ke rike da su.