1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kamaru : Gwamnati na neman sulhu da 'yan aware

Abdourahamane Hassane
September 12, 2019

Tun kimanin shekaru uku da suka gabata ake fama da tashin hankalin na Kamaru wanda ake ganin Shugaba Paul Biya ya yi sako-sako amma yanzu ya yi alkawarin shirya wani taron tattaunawa na kasa.

https://p.dw.com/p/3PV90