SiyasaKira don ceton jami'an Red Cross da Leah SharibuTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAl-Amin Suleiman Muhammad YB10/15/2018October 15, 2018Kungiyar Red Cross da al'ummar Dapchi yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta ceto Leah Sharibu da ma'aikatan agajin da Boko Haram ta kama domin kauce wa kisansu bayan cikar wa'adin da kungiyar ta ba da.https://p.dw.com/p/36aoqTalla