1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Koriya ta Arewa za ta sake wani sabon gwajin Nukiliya

Abdourahamane HassaneMarch 15, 2016

Jagoran mulkin soji na Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya sanar da cewar ƙasarsa na shirin yin wani sabon gwaji na makaman nukiliya. masu cin dokon zango

https://p.dw.com/p/1IDBE
Nordkorea Kim Jong-un
Hoto: Reuters/KCNA

Kim Jong Un ya bayyana haka ne a lokaci da ya halarci wani atisaye na gwajin makamai a gabashin ƙasar.Shugabar gwamnatin Koriya ta Kudu Park Geun Hye ta mayar da martani a kan furcin da shugaban na Koriya ta Arewa ya yi, da cewar ya kama hanyar kawo ƙarshen kansa da kansa tun da ya ƙalubalanci ƙasashen duniya.