1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kotu a Masar ta wanke Hosni Mubarak

March 2, 2017

Kotun daukaka kara a Masar ta wanke tsohon shugaban kasar Hosni Mubarak daga zargin da ake yi masa da hannun wajen aikata kisa a kan masu zanga-zaga a shekara ta 2011.

https://p.dw.com/p/2YZ0N
Ägypten Hosni Mubarak wird zum Gerichtsprozess nach Kairo mit Hubhscrauber geflogen Unterstützer vor dem Krankenhaus
Hoto: Reuters/M. Abd El Ghany

A shekara ta 2012 aka yanke wa Mubarak hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku, saboda lafin kafin daga bisani wata kotun ta soke shari'ar.Yanzu haka dai Hosni Mubarak din dan shekaru 87 da haifuwa wanda ya kwashe sama da shekaru 30 a kan gadon muli na kwance yana jinya a  asibiti.