Kuncin rayuwa a jihohin da aka kafa dokar ta-baci
June 27, 2013Talla
Hukumomin kasar ta Najeriya sun dauki wannan mataki ne don magance tashe-tashen hankula da kuma hare-haren da ake zargin 'ya'yan kungiyar nan da ake wa lakabi da Boko Haram da kaiwa a yankin na arewa maso gabacin kasar. Sai dai wannan mataki ya jefa jama'ar yankin cikin kuncin rayuwa.