1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Macron da Le Pen za su fafata a zagaye na biyu

Abdourahamane Hassane
April 27, 2017

Bayan zagaye na farko na zaben Faransa, Emmanuel Macron da Marine Le Pen su ne suka samu nasarar kai wa zagaye na biyu na zaben shugaban kasar wanda za a yi a ranar bakwai ga watan Mayu.

https://p.dw.com/p/2c0py
Frankreich Bildkombo Emmanuel Macron und Marine Le Pen
Hoto: AFP/Getty Images

Wannan zabe dai duniya na jiran ganin yadda zai kaya mun kuma tanadar muku da rahotannin daban-daban daga kasa dangane da wannan batu.