1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Martani kan sauke Sarki Sanusi na biyu

Zainab Mohammed Abubakar
March 12, 2020

Ana cigaba da samun martani daga ciki da wajen Najeriya dangane da sauke Sarki Muhammadu Sanusi na biyu da gwamnatin jihar Kano a karkashin Abdullahi Umar Ganduje ta yi.

https://p.dw.com/p/3ZIdz
Sanusi Lamido Sanusi Gouverneur Zentralbank Nigeria
Hoto: Aminu Abubakar/AFP/Getty Images