1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matsalar tsaro da rikice-rikicen siyasa sun zafafa a duniya

Umaru AliyuNovember 26, 2015

Kasashen Mali da Tunisiya da Nijar da wasu na Turai na fama da hare-haren 'yan tarzoma, yayin da Turkiya ta fara rikici da Rasha bayan da ta kakkabo jirginta a kan iyaka.

https://p.dw.com/p/1H8ww
Bundeswehr in Mali EU-Ausbildungsmission
Hoto: picture-alliance/dpa/M. Gambarini

Mali da Tunisiya da Nijar da Kamaru da Faransa sun samu kansu cikin wadi na tsaka mai wuya sakamakon hare-haren ta'addanci. Ita kuwa Turkiya ta fara takun saka da Rasha bayan da ta kakkabo mata jirgin sama.

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna

Rahotanni da Sharhuna

Nuna karin labarai