1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Tattalin arziki

Yadda cin hanci ke shafar harkokin fito a Afirka

October 13, 2022

Ayyukan shige da fice ta tashoshin jiragen ruwan kasashen Afirka na fama da tarin matsaloli ciki har da cin hanci da rashawa da ke jan harkokin kudaden shiga baya matuka.

https://p.dw.com/p/4I9ZF
Tashar jiragen ruwa ta Apapa da ke Legas a Najeriya
Hoto: Pius Utomi Ekpei/AFP/Getty Images

Da dama daga cikin tashoshin jiragen ruwa wadanda ke taka rawa wajen sama wa kasashen dumbin kudaden shiga a nahiyar Afirka, na fama da dumbin matsalolin da ke hana ruwa gudu wajen bunkasar tattalin arziki a nahiyar. Cikin wannan kundin, mun yi muku tanadin jerin rahotanni da ke nuna yadda al'amura ke wakana a tashoshin kasashen na Afirka. Daga ciki akwai nasarori da ma tarnakin da ake samu a wadannan muhimman wurare na samun masu gida rana.

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna

Rahotanni da Sharhuna