1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Matsayin gwamnatin Jamus kan rikicin Ukraine

Mohammad AwalMarch 20, 2014

A jawabin da ta yi a Berlin shugabar gwamnati Angela Merkel ta bayyana matsayin kasar game da rikicin Ukraine. Sai dai akwai batutuwa da yawa da taron EU a birnin Brussels zai duba.

https://p.dw.com/p/1BTIV