1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Cikar shekaru 59 da samun 'yancin kai

Gazali Abdou Tasawa
October 1, 2019

A Najeriya albarkacin ranar cikar shekaru 59 da samun 'yancin kai Shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar da jawabi a bikin raya ranar tare da yin alkawarin aiwatar da wasu muhimman ayyukan inganta rayuwar al'umma.

https://p.dw.com/p/3QZb2