1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Sabon tsarin gudanar da kudaden kananan hukumomi

Gazali Abdou Tasawa
May 7, 2019

A Najeriya gwamnatin tarayya ta dauki matakin karbe ikon gudanar da kudaden kananan hukumomi daga hannun jihohin kasar a wani yinkuri na kawo karshen mamayar kudaden kananan hukumomi da jihohin kasar suka jima suna yi.

https://p.dw.com/p/3I5Xb