1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Halin da ake ciki bayan zabe

Zainab Mohammed AbubakarFebruary 25, 2016

An cimma gudanar da zabe cikin kwanciyar hankali a Janhuriyar Nijar. Sai dai ana ci gaba da mahawara da tsokaci kan dalilan da suka jagoranci jinkirta sakamako.

https://p.dw.com/p/1I1d7
Niger Wahllokal in Niamey
Hoto: DW/A. Amadou