1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Osinbajo ya jaddada alkawarin kawar da Boko Haram

Gazali Abdou Tasawa
May 21, 2019

Mataimakin Shugaban Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo ya kawo wata ziyarar aiki Jihar Borno inda ya tattauna da shugabannin jihar kan matakan shawo kan matsalar tsaro a sakamakon zafafar hare-haren Boko Haram.

https://p.dw.com/p/3IqjO