1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

PDP ta soki lamirin dage zaben Edo

Uwais Abubakar IdrisSeptember 9, 2016

Jam'iyyar PDP da ke adawa a Najeriya da ma sauran jam'iyyun adawa na kasar sun nuna rashin amincewarsu da dage zaben jihar Edo da aka yi bisa dalilan tsaro.

https://p.dw.com/p/1JzJ8