Rawar da Kungiyoyin farar fula ke takawa a Zaben Najeriya
A Najeriya kungiyoyin farar hula sun dade suna sa ido a kan zabubuka a kasar. Tuni hukumar zabe ta yi wa irin wadannan kungiyoyi rijista na Najeriyar da ma kasashen ketare domin gudanar da wannan aiki. To sai dai ra’ayoyi sun sha bamban a kan yadda ake kalon aiyyukan nasu.
Ana iya karanta
-
Labarai | 20.02.2019
Farashin mai ya sauko a Najeriya
-
BATUTUWA | 18.02.2019
Hukumar zaben Najeriya ta mika wuya
-
Labarai | 19.02.2019
Atiku ya mayar wa Buhari martani
-
Labarai | 18.02.2019
Jam'iyyar APC ta gudanar da taron gaggawa