1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikicin siyasar kasar Masar

July 4, 2013

Sojoji sun kawar da gwamnatin Shugaba Mursi saboda yadda ya kasa shawo kan rikicin siyasa da kasar ke fuskanta.

https://p.dw.com/p/1927T
Hoto: Reuters

Sojojin Masar sun dauki matakin kawar da gwamnatin Shugaba Mohamed Mursi tare da maye gurbinsa da Alkalin-alkalan kasar Adli Monsour. Mursi ke zama shugaba na farko na farar hula da aka zaba ta hanyar demokradiyya.