1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikicin tawaye a ƙasashen Afirka

January 14, 2013

Kusan duk ƙasashen Afirka sun fuskanci rikicin tawaye, wasu sun warware shi wasun kuma na fama da shi har yanzu

https://p.dw.com/p/17JV2
M23 rebels withdraw from the Masisi and Sake areas in the eastern Congo town of Sake, some 27 kms west of Goma, Friday Nov. 30, 2012. Rebels in Congo believed to be backed by Rwanda postponed their departure Friday from the key eastern city of Goma by 48 hours for “logistical reasons,” defying for a second time an ultimatum set by neighboring African countries and backed by Western diplomats. The delay raises the possibility that the M23 rebels don’t intend to leave the city they seized last week, giving credence to a United Nations Group of Experts report which argues that neighboring Rwanda is using the rebels as a proxy to annex territory in mineral-rich eastern Congo.(Foto:Jerome Delay/AP/dapd).
Hoto: AP

Kasashe ƙalilan ne na Afrika wanda ba su yi fama da rikicin tawaye ba, ia yankin Afrika ta Yamma, ƙasashen da suka kuɓuta daga irin wannan rikici basu wuce biyar ba daga jimlar ƙasashe yankin 15, daga cikin su akwai , Ghana, Togo, Jamhuriya Benin, Burkina Faso,Guine Conakry, da Gambiya.

A ɓangaren yankin gabacin Afrika ƙasashen gaba ɗaya babu ƙasar da ba ta yi fama da rikicin tawaye ba, ko kamin samu 'yanci ko kuma bayan samun 'yancin kai.

A tsakiyar Afrika akwai ƙasashen Kamaru, da Gabon.

Sai kuma yankin kudancin Afrika akwai ƙasashen Malawi,Swaziland,Zambiya.

M23 rebels withdraw from the Masisi and Sake areas in the eastern Congo town of Sake, some 27 kms west of Goma, Friday Nov. 30, 2012. Rebels in Congo believed to be backed by Rwanda postponed their departure Friday from the key eastern city of Goma by 48 hours for “logistical reasons,” defying for a second time an ultimatum set by neighboring African countries and backed by Western diplomats. The delay raises the possibility that the M23 rebels don’t intend to leave the city they seized last week, giving credence to a United Nations Group of Experts report which argues that neighboring Rwanda is using the rebels as a proxy to annex territory in mineral-rich eastern Congo.(Foto:Jerome Delay/AP/dapd).
Hoto: AP

Sai kuma yankin arewacin Afrika ƙasashen da ba su taɓa fama da tawaye ba sune Tunisiya da Masar.

Kasashe ne yanzu su ke fama da 'yan tawaye a Afrika?

Akwai ƙasashe da dama wanda sun yi nasara warware rikicin tawayen, wasu tun da jimawa.

To amma a halin yanzu ƙasashe da ke fama da wannan rikici suna da yawa , ba za mu iya zana su duka ba saida mu taƙaita.

Mai zafi-zafi dai shine wanda kuma ya ke kanun labaran duniya shine na Jamhuriya Afrika ta Tsakiya da na arewacin Mali.Sannan kuma ga na 'yan tawayen M23 a Jamhuriya Demokraɗiyar Kongo.Ga ƙasar Sudan da maƙwabciyarta Sudan ta Kudu, daɗa uwa uba Somaliya.

Sannan akwai wani daɗɗaɗen rikicin tawaye wanda ba aka cika zancen sa ba wato na tsaknain Marroko da Saharawi, inda hukumomin Marroko suka tsayi daka cewar wannan yanki mallakar su a yayin da sukuwa al'umar yanki suke ainayar da kansu a matasayin ƙasa mai cikkaken 'yanci.

Fighters from Islamist group Ansar Dine stand guard as they prepare to hand over a Swiss female hostage for transport by helicopter to neighboring Burkina Faso, at a designated rendezvous point in the desert outside Timbuktu, Mali Tuesday, April 24, 2012. Two main groups now appear to be competing to govern northern Mali: Ansar Dine, which wants to see Sharia law brought to Mali, and separatist rebels who already have declared an independent state. (Foto:AP/dapd)
Hoto: dapd

Mawallafi: Yahouza Sadissou Madobi
Edita: Mohammad Nasiru Awal