1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Hotuna 9
Theresa Krinninger/ SBJune 29, 2016
https://p.dw.com/p/1JFYS

Kafin shekaru 50 Léopoldville ke zama sunan birnin Kinsahsa. Shi ne babban birnin Jamhuriyar Demokaradiyyar Kwango wanda yake bin bayan biranen Lagos na Najeriya da Alkahira na Masar wajen yawan mutane a Afirka. Mazauna birnin suna karuwa. Birnin yana da cunkoson mutane akwai kuma masu zane-zane na zamani wadanda uske da karfin gwiwa. A wannan shekara ta 2016 Kinshasa ya cika shekaru 50 da samun suna.