1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shekaru biyu bayan sace 'yan matan Chibok

Uwais Idris AbubakarApril 14, 2016

Kungiyar Bring Back Our Girls da ke fafutukar ganin an nemo ‘yan matan Chibok da kungiyar Boko Haram ta sace sun gudanar da gagami na nuna bakin cikin cika shekaru biyu da sace ‘yan matan.

https://p.dw.com/p/1IW8T
Hoto: Reuters/A. Akinleye

Kungiyar Bring Back Our Girls da ke fafutukar ganin an nemo ‘yan matan Chibok da kungiyar Boko Haram ta sace sun gudanar da gagami na nuna bakin cikin cika shekaru biyu da sace ‘yan matan. A ranar 14 ga watan Afirilun 2015 ne aka sace ‘yan matan daga makarantarsu a garin Chibok da ke jihar Borno.

,

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna

Rahotanni da Sharhuna