SiyasaShirin rana 21.09.2018To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdullahi Tanko Bala09/21/2018September 21, 2018A cikin shirin za a ji a Najeriya kungiyar kodago ta kasar NLC ta yi barazanar tsunduma yajin aikin gama gari matukar gwamnatin ba ta baiyana sabon karin albashi mafi kankanta ga ma'aikata ba.https://p.dw.com/p/35JsJTalla