1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana: 24.07.2019

Abdoulaye Mamane Amadou
July 24, 2019

A cikin shirin za ku ji cewa Makonni bayan shan rantsuwar kama aiki, Shugaba Muhammadu Buhari ya mika sunayen mutanen da yake son nadawa a matsayin ministoci ga majalisar dattawan kasar don tantancesu, sai dai yanayin mutane da shugaban ya zaba da ma adadinsu yayi hannun riga da ikrarin da ya rinka fadi a yayin yakin kin neman zabe akwai sharhi na musamman da DW ta rubuta kan wannan batu.

https://p.dw.com/p/3Mg40