1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

Abdoulaye Mamane Amadou
October 31, 2019

A cikin shirin za a ji cewa Gwamnatin Najeriya ta bayyana matakin dage takunkumin da ta sanyawa wasu kungiyoyin agaji a yankin Arewa maso gabashin Najeriya bayan zarginsu da taimakawa ta'addanci, a yayin da a Jamhuriyar Nijar hauhauwar farashin kayan abinci ne ke cigaba da jan hankalin al'umma.

https://p.dw.com/p/3SHJV