A cikin shirin bayan labaran duniya akwai rahoto kan kaurace wa garin Marte da jama’a ke yi bayan da harin da Boko Haram ta kai a karshen mako sannan muna dauke da rahoto kan bude makarantu a jihar Filato Najeriya da rahoto kan samun wasu jami’ai da hannu a safarar hodar iblis a Nijar.