1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaJamus

Shirin Rana

October 19, 2021

Shirin ya kunshi kokawar da kungiyar Human Rights Watch t yi game da rashin hukunta jami'an tsaron Najeriya da suka ci zarafin matasan da suka yi zanga-zangar EndSARS. A Nijar matsalar tsaro a yankin iyakoki da Mali da Burkina Faso na kara kamari.

https://p.dw.com/p/41sG0