1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin safe 18.06.2019

Abdoulaye Mamane Amadou
June 18, 2019

A cikin shirin za a ji cewa a karon farko kananan hukumomin a tarayyar Najeriya sun samu kudadensu na tallafi kai tsaye daga asusun gwamnatin tarayya, kana kuma a ji wani binciken da kungiyoyi masu zaman kansu suka yi ya yi nuni da cewar jami'an tsaro a Najeriya na shiga cikin barayi masu satar danyen mai a Neger Delta.

https://p.dw.com/p/3KccO