1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
April 5, 2021

A cikin shirin za a ji cewa a daidai lokacin da ake yakin neman zabe a kasar Chadi matasa da dama ne ke korafi da rashin aikin yi, a yayin da Kungiyar Reporters sans frontières ta bukaci a sako tsohon daraktan rediyo da talabijin CRTV da aka damke a Kamaru.

https://p.dw.com/p/3rah1