An fuskanci hatsaniya a majalisar dattawan Najeriya, lokacin da suka yi muhawara tare da amincewa da gyaran fuskan da suka yi wa dokar zabe ta Najeriya. A Nijar an yi taro da ya bayyana dokokin kare hakkin masu mu’amala da kafafen yada labarai da kuma hakkinsu idan aka take su.